Tehran (IQNA) A ranar Juma’ar da ta gabata gabanin fara azumin watan Ramadan, kungiyar abokan masallacin Al-Aqsa ta raba dubunnan takardu na bayanai kan kauracewa kayayyakin Isra’ila a cikin watan Ramadan a masallatai da ke fadin kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3488829 Ranar Watsawa : 2023/03/18
Tehran (IQNA) musulmi a ko'ina cikin fadin duniya suna ci gaba da nuna rashin amincewa da kalaman batunci a kan addinin musulunci da shugaban Faransa ke yi.
Lambar Labari: 3485319 Ranar Watsawa : 2020/10/29
Tehran (IQNA) sanadiyyar yin batunci ga manzon Allah a Faransa an kaurace wa sayen kayayyakin kasar ta Faransa a Kuwait.
Lambar Labari: 3485308 Ranar Watsawa : 2020/10/26